×

Ã'a, sun ce dai, "Lalle mũ, mun sãmi ubanninmu a kan wani 43:22 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Az-Zukhruf ⮕ (43:22) ayat 22 in Hausa

43:22 Surah Az-Zukhruf ayat 22 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Az-Zukhruf ayat 22 - الزُّخرُف - Page - Juz 25

﴿بَلۡ قَالُوٓاْ إِنَّا وَجَدۡنَآ ءَابَآءَنَا عَلَىٰٓ أُمَّةٖ وَإِنَّا عَلَىٰٓ ءَاثَٰرِهِم مُّهۡتَدُونَ ﴾
[الزُّخرُف: 22]

Ã'a, sun ce dai, "Lalle mũ, mun sãmi ubanninmu a kan wani addini (na al'ãda) kuma lalle mũ, a kan gurãbansu muke mãsu nẽman shiryuwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: بل قالوا إنا وجدنا آباءنا على أمة وإنا على آثارهم مهتدون, باللغة الهوسا

﴿بل قالوا إنا وجدنا آباءنا على أمة وإنا على آثارهم مهتدون﴾ [الزُّخرُف: 22]

Abubakar Mahmood Jummi
A'a, sun ce dai, "Lalle mu, mun sami ubanninmu a kan wani addini (na al'ada) kuma lalle mu, a kan gurabansu muke masu neman shiryuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
A'a, sun ce dai, "Lalle mu, mun sami ubanninmu a kan wani addini (na al'ada) kuma lalle mu, a kan gurabunsu muke masu neman shiryuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Ã'a, sun ce dai, "Lalle mũ, mun sãmi ubanninmu a kan wani addini (na al'ãda) kuma lalle mũ, a kan gurãbunsu muke mãsu nẽman shiryuwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek