×

Waɗancan ãyõyin Allah ne, Munã karanta su gare ka da gaskiya. To, 45:6 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Jathiyah ⮕ (45:6) ayat 6 in Hausa

45:6 Surah Al-Jathiyah ayat 6 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Jathiyah ayat 6 - الجاثِية - Page - Juz 25

﴿تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱللَّهِ نَتۡلُوهَا عَلَيۡكَ بِٱلۡحَقِّۖ فَبِأَيِّ حَدِيثِۭ بَعۡدَ ٱللَّهِ وَءَايَٰتِهِۦ يُؤۡمِنُونَ ﴾
[الجاثِية: 6]

Waɗancan ãyõyin Allah ne, Munã karanta su gare ka da gaskiya. To, da wane lãbãri bãyan Allah da ãyõyinSa suke yin ĩmãni

❮ Previous Next ❯

ترجمة: تلك آيات الله نتلوها عليك بالحق فبأي حديث بعد الله وآياته يؤمنون, باللغة الهوسا

﴿تلك آيات الله نتلوها عليك بالحق فبأي حديث بعد الله وآياته يؤمنون﴾ [الجاثِية: 6]

Abubakar Mahmood Jummi
Waɗancan ayoyin Allah ne, Muna karanta su gare ka da gaskiya. To, da wane labari bayan Allah da ayoyinSa suke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗancan ayoyin Allah ne, Muna karanta su gare ka da gaskiya. To, da wane labari bayan Allah da ayoyinSa suke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗancan ãyõyin Allah ne, Munã karanta su gare ka da gaskiya. To, da wane lãbãri bãyan Allah da ãyõyinSa suke yin ĩmãni
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek