×

Kuma wanda bai yi ĩmãni da Allah da kuma Manzonsa ba, to, 48:13 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Fath ⮕ (48:13) ayat 13 in Hausa

48:13 Surah Al-Fath ayat 13 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Fath ayat 13 - الفَتح - Page - Juz 26

﴿وَمَن لَّمۡ يُؤۡمِنۢ بِٱللَّهِ وَرَسُولِهِۦ فَإِنَّآ أَعۡتَدۡنَا لِلۡكَٰفِرِينَ سَعِيرٗا ﴾
[الفَتح: 13]

Kuma wanda bai yi ĩmãni da Allah da kuma Manzonsa ba, to, lalle Mũ, Mun yi tattalin wutã mai tsananin ƙũna, dõmin kafirai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ومن لم يؤمن بالله ورسوله فإنا أعتدنا للكافرين سعيرا, باللغة الهوسا

﴿ومن لم يؤمن بالله ورسوله فإنا أعتدنا للكافرين سعيرا﴾ [الفَتح: 13]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wanda bai yi imani da Allah da kuma Manzonsa ba, to, lalle Mu, Mun yi tattalin wuta mai tsananin ƙuna, domin kafirai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda bai yi imani da Allah da kuma Manzonsa ba, to, lalle Mu, Mun yi tattalin wuta mai tsananin ƙuna, domin kafirai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda bai yi ĩmãni da Allah da kuma Manzonsa ba, to, lalle Mũ, Mun yi tattalin wutã mai tsananin ƙũna, dõmin kafirai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek