×

Dashĩ, Allah Yanã shiryar da wanda ya bi yardarsa zuwa ga hanyõyin 5:16 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:16) ayat 16 in Hausa

5:16 Surah Al-Ma’idah ayat 16 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 16 - المَائدة - Page - Juz 6

﴿يَهۡدِي بِهِ ٱللَّهُ مَنِ ٱتَّبَعَ رِضۡوَٰنَهُۥ سُبُلَ ٱلسَّلَٰمِ وَيُخۡرِجُهُم مِّنَ ٱلظُّلُمَٰتِ إِلَى ٱلنُّورِ بِإِذۡنِهِۦ وَيَهۡدِيهِمۡ إِلَىٰ صِرَٰطٖ مُّسۡتَقِيمٖ ﴾
[المَائدة: 16]

Dashĩ, Allah Yanã shiryar da wanda ya bi yardarsa zuwa ga hanyõyin aminci, kuma Yanã fitar da su daga duffai zuwa ga haske da izninsa, kuma Yanã shiryar da su zuwa ga hanya madaidaiciya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: يهدي به الله من اتبع رضوانه سبل السلام ويخرجهم من الظلمات إلى, باللغة الهوسا

﴿يهدي به الله من اتبع رضوانه سبل السلام ويخرجهم من الظلمات إلى﴾ [المَائدة: 16]

Abubakar Mahmood Jummi
Dashi, Allah Yana shiryar da wanda ya bi yardarsa zuwa ga hanyoyin aminci, kuma Yana fitar da su daga duffai zuwa ga haske da izninsa, kuma Yana shiryar da su zuwa ga hanya madaidaiciya
Abubakar Mahmoud Gumi
Dashi, Allah Yana shiryar da wanda ya bi yardarsa zuwa ga hanyoyin aminci, kuma Yana fitar da su daga duffai zuwa ga haske da izninsa, kuma Yana shiryar da su zuwa ga hanya madaidaiciya
Abubakar Mahmoud Gumi
Dashĩ, Allah Yanã shiryar da wanda ya bi yardarsa zuwa ga hanyõyin aminci, kuma Yanã fitar da su daga duffai zuwa ga haske da izninsa, kuma Yanã shiryar da su zuwa ga hanya madaidaiciya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek