×

(Allah) Ya ce: "To, lalle ne ita abar haramtãwa ce a gare 5:26 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:26) ayat 26 in Hausa

5:26 Surah Al-Ma’idah ayat 26 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 26 - المَائدة - Page - Juz 6

﴿قَالَ فَإِنَّهَا مُحَرَّمَةٌ عَلَيۡهِمۡۛ أَرۡبَعِينَ سَنَةٗۛ يَتِيهُونَ فِي ٱلۡأَرۡضِۚ فَلَا تَأۡسَ عَلَى ٱلۡقَوۡمِ ٱلۡفَٰسِقِينَ ﴾
[المَائدة: 26]

(Allah) Ya ce: "To, lalle ne ita abar haramtãwa ce a gare su, shekara arba'in, sunã yin ɗimuwa a cikin ƙasa*. Sabõda haka kada ka yi baƙin ciki a kan mutãne fãsiƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قال فإنها محرمة عليهم أربعين سنة يتيهون في الأرض فلا تأس على, باللغة الهوسا

﴿قال فإنها محرمة عليهم أربعين سنة يتيهون في الأرض فلا تأس على﴾ [المَائدة: 26]

Abubakar Mahmood Jummi
(Allah) Ya ce: "To, lalle ne ita abar haramtawa ce a gare su, shekara arba'in, suna yin ɗimuwa a cikin ƙasa*. Saboda haka kada ka yi baƙin ciki a kan mutane fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
(Allah) Ya ce: "To, lalle ne ita abar haramtawa ce a gare su, shekara arba'in, suna yin ɗimuwa a cikin ƙasa. Saboda haka kada ka yi baƙin ciki a kan mutane fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
(Allah) Ya ce: "To, lalle ne ita abar haramtãwa ce a gare su, shekara arba'in, sunã yin ɗimuwa a cikin ƙasa. Sabõda haka kada ka yi baƙin ciki a kan mutãne fãsiƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek