×

Ya ce: "Yã Ubangijina! Lalle ne nĩ, bã ni mallakar kõwa fãce 5:25 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:25) ayat 25 in Hausa

5:25 Surah Al-Ma’idah ayat 25 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 25 - المَائدة - Page - Juz 6

﴿قَالَ رَبِّ إِنِّي لَآ أَمۡلِكُ إِلَّا نَفۡسِي وَأَخِيۖ فَٱفۡرُقۡ بَيۡنَنَا وَبَيۡنَ ٱلۡقَوۡمِ ٱلۡفَٰسِقِينَ ﴾
[المَائدة: 25]

Ya ce: "Yã Ubangijina! Lalle ne nĩ, bã ni mallakar kõwa fãce kaina da ɗan'uwãna, sai Ka rarrabe a tsakãninmu da tsakãnin mutãne fãsiƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قال رب إني لا أملك إلا نفسي وأخي فافرق بيننا وبين القوم, باللغة الهوسا

﴿قال رب إني لا أملك إلا نفسي وأخي فافرق بيننا وبين القوم﴾ [المَائدة: 25]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya ce: "Ya Ubangijina! Lalle ne ni, ba ni mallakar kowa face kaina da ɗan'uwana, sai Ka rarrabe a tsakaninmu da tsakanin mutane fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ce: "Ya Ubangijina! Lalle ne ni, ba ni mallakar kowa face kaina da ɗan'uwana, sai Ka rarrabe a tsakaninmu da tsakanin mutane fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ce: "Yã Ubangijina! Lalle ne nĩ, bã ni mallakar kõwa fãce kaina da ɗan'uwãna, sai Ka rarrabe a tsakãninmu da tsakãnin mutãne fãsiƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek