×

Kuma idan sun zo muku sai su ce: "Mun yi ĩmãni." Alhãli 5:61 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:61) ayat 61 in Hausa

5:61 Surah Al-Ma’idah ayat 61 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 61 - المَائدة - Page - Juz 6

﴿وَإِذَا جَآءُوكُمۡ قَالُوٓاْ ءَامَنَّا وَقَد دَّخَلُواْ بِٱلۡكُفۡرِ وَهُمۡ قَدۡ خَرَجُواْ بِهِۦۚ وَٱللَّهُ أَعۡلَمُ بِمَا كَانُواْ يَكۡتُمُونَ ﴾
[المَائدة: 61]

Kuma idan sun zo muku sai su ce: "Mun yi ĩmãni." Alhãli kuwa haƙĩƙa, sun shigo da kãfirci, kuma su lalle ne, sun fita da shi, kuma Allah ne Mafi sani ga abin da suka kasance sunã ɓõyewa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا جاءوكم قالوا آمنا وقد دخلوا بالكفر وهم قد خرجوا به والله, باللغة الهوسا

﴿وإذا جاءوكم قالوا آمنا وقد دخلوا بالكفر وهم قد خرجوا به والله﴾ [المَائدة: 61]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan sun zo muku sai su ce: "Mun yi imani." Alhali kuwa haƙiƙa, sun shigo da kafirci, kuma su lalle ne, sun fita da shi, kuma Allah ne Mafi sani ga abin da suka kasance suna ɓoyewa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan sun zo muku sai su ce: "Mun yi imani." Alhali kuwa haƙiƙa, sun shigo da kafirci, kuma su lalle ne, sun fita da shi, kuma Allah ne Mafi sani ga abin da suka kasance suna ɓoyewa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan sun zo muku sai su ce: "Mun yi ĩmãni." Alhãli kuwa haƙĩƙa, sun shigo da kãfirci, kuma su lalle ne, sun fita da shi, kuma Allah ne Mafi sani ga abin da suka kasance sunã ɓõyewa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek