×

Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya 56:47 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Waqi‘ah ⮕ (56:47) ayat 47 in Hausa

56:47 Surah Al-Waqi‘ah ayat 47 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Waqi‘ah ayat 47 - الوَاقِعة - Page - Juz 27

﴿وَكَانُواْ يَقُولُونَ أَئِذَا مِتۡنَا وَكُنَّا تُرَابٗا وَعِظَٰمًا أَءِنَّا لَمَبۡعُوثُونَ ﴾
[الوَاقِعة: 47]

Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya da ƙasũsuwa shin lalle mũ waɗanda zã a kõma rãyarwa ne haƙĩƙatan

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وكانوا يقولون أئذا متنا وكنا ترابا وعظاما أئنا لمبعوثون, باللغة الهوسا

﴿وكانوا يقولون أئذا متنا وكنا ترابا وعظاما أئنا لمبعوثون﴾ [الوَاقِعة: 47]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma sun kasance suna cewa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓaya da ƙasusuwa shin lalle mu waɗanda za a koma rayarwa ne haƙiƙatan
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma sun kasance suna cewa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓaya da ƙasusuwa shin lalle mu waɗanda za a koma rayarwa ne haƙiƙatan
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya da ƙasũsuwa shin lalle mũ waɗanda zã a kõma rãyarwa ne haƙĩƙatan
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek