×

Rãnar da Allah zai tãyar da su gabã ɗaya, sa'an nan Ya 58:6 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Mujadilah ⮕ (58:6) ayat 6 in Hausa

58:6 Surah Al-Mujadilah ayat 6 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Mujadilah ayat 6 - المُجَادلة - Page - Juz 28

﴿يَوۡمَ يَبۡعَثُهُمُ ٱللَّهُ جَمِيعٗا فَيُنَبِّئُهُم بِمَا عَمِلُوٓاْۚ أَحۡصَىٰهُ ٱللَّهُ وَنَسُوهُۚ وَٱللَّهُ عَلَىٰ كُلِّ شَيۡءٖ شَهِيدٌ ﴾
[المُجَادلة: 6]

Rãnar da Allah zai tãyar da su gabã ɗaya, sa'an nan Ya bã su lãbãri game da abin da suka aikata, Allah Yã lissafa shi, alhãli kuwa sũ, sun manta da shi, kuma a kan kõme Allah Halartacce ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: يوم يبعثهم الله جميعا فينبئهم بما عملوا أحصاه الله ونسوه والله على, باللغة الهوسا

﴿يوم يبعثهم الله جميعا فينبئهم بما عملوا أحصاه الله ونسوه والله على﴾ [المُجَادلة: 6]

Abubakar Mahmood Jummi
Ranar da Allah zai tayar da su gaba ɗaya, sa'an nan Ya ba su labari game da abin da suka aikata, Allah Ya lissafa shi, alhali kuwa su, sun manta da shi, kuma a kan kome Allah Halartacce ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Ranar da Allah zai tayar da su gaba ɗaya, sa'an nan Ya ba su labari game da abin da suka aikata, Allah Ya lissafa shi, alhali kuwa su, sun manta da shi, kuma a kan kome Allah Halartacce ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Rãnar da Allah zai tãyar da su gabã ɗaya, sa'an nan Ya bã su lãbãri game da abin da suka aikata, Allah Yã lissafa shi, alhãli kuwa sũ, sun manta da shi, kuma a kan kõme Allah Halartacce ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek