×

Kuma kamar wancan ne Muka sanya wa kõwane Annabi maƙiyi; shaiɗãnun mutãne 6:112 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:112) ayat 112 in Hausa

6:112 Surah Al-An‘am ayat 112 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 112 - الأنعَام - Page - Juz 8

﴿وَكَذَٰلِكَ جَعَلۡنَا لِكُلِّ نَبِيٍّ عَدُوّٗا شَيَٰطِينَ ٱلۡإِنسِ وَٱلۡجِنِّ يُوحِي بَعۡضُهُمۡ إِلَىٰ بَعۡضٖ زُخۡرُفَ ٱلۡقَوۡلِ غُرُورٗاۚ وَلَوۡ شَآءَ رَبُّكَ مَا فَعَلُوهُۖ فَذَرۡهُمۡ وَمَا يَفۡتَرُونَ ﴾
[الأنعَام: 112]

Kuma kamar wancan ne Muka sanya wa kõwane Annabi maƙiyi; shaiɗãnun mutãne da aljannu, sãshensu yanã yin ishãra* zuwa sãshe da ƙawãtaccen zance bisa ga rũɗi. Kuma dã Ubangijinka Yã so, dã ba su aikatã shi ba, don haka ka bar su da abin da, suke ƙirƙirãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وكذلك جعلنا لكل نبي عدوا شياطين الإنس والجن يوحي بعضهم إلى بعض, باللغة الهوسا

﴿وكذلك جعلنا لكل نبي عدوا شياطين الإنس والجن يوحي بعضهم إلى بعض﴾ [الأنعَام: 112]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma kamar wancan ne Muka sanya wa kowane Annabi maƙiyi; shaiɗanun mutane da aljannu, sashensu yana yin ishara* zuwa sashe da ƙawataccen zance bisa ga ruɗi. Kuma da Ubangijinka Ya so, da ba su aikata shi ba, don haka ka bar su da abin da, suke ƙirƙirawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma kamar wancan ne Muka sanya wa kowane Annabi maƙiyi; shaiɗanun mutane da aljannu, sashensu yana yin ishara zuwa sashe da ƙawataccen zance bisa ga ruɗi. Kuma da Ubangijinka Ya so, da ba su aikata shi ba, don haka ka bar su da abin da, suke ƙirƙirawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma kamar wancan ne Muka sanya wa kõwane Annabi maƙiyi; shaiɗãnun mutãne da aljannu, sãshensu yanã yin ishãra zuwa sãshe da ƙawãtaccen zance bisa ga rũɗi. Kuma dã Ubangijinka Yã so, dã ba su aikatã shi ba, don haka ka bar su da abin da, suke ƙirƙirãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek