×

Ka ce: "Lalle ne ni, an hana ni in bauta wa waɗanda 6:56 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:56) ayat 56 in Hausa

6:56 Surah Al-An‘am ayat 56 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 56 - الأنعَام - Page - Juz 7

﴿قُلۡ إِنِّي نُهِيتُ أَنۡ أَعۡبُدَ ٱلَّذِينَ تَدۡعُونَ مِن دُونِ ٱللَّهِۚ قُل لَّآ أَتَّبِعُ أَهۡوَآءَكُمۡ قَدۡ ضَلَلۡتُ إِذٗا وَمَآ أَنَا۠ مِنَ ٱلۡمُهۡتَدِينَ ﴾
[الأنعَام: 56]

Ka ce: "Lalle ne ni, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira daga baicin Allah." Ka cc: "Ba ni bin son zũciyõyinku, (dõmin in nã yi haka) lalle ne, nã ɓace. A sa'an nan, kuma ban zama daga shiryayyu ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قل إني نهيت أن أعبد الذين تدعون من دون الله قل لا, باللغة الهوسا

﴿قل إني نهيت أن أعبد الذين تدعون من دون الله قل لا﴾ [الأنعَام: 56]

Abubakar Mahmood Jummi
Ka ce: "Lalle ne ni, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira daga baicin Allah." Ka cc: "Ba ni bin son zuciyoyinku, (domin in na yi haka) lalle ne, na ɓace. A sa'an nan, kuma ban zama daga shiryayyu ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Lalle ne ni, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira daga baicin Allah." Ka cc: "Ba ni bin son zuciyoyinku, (domin in na yi haka) lalle ne, na ɓace. A sa'an nan, kuma ban zama daga shiryayyu ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Lalle ne ni, an hana ni in bauta wa waɗanda kuke kira daga baicin Allah." Ka cc: "Ba ni bin son zũciyõyinku, (dõmin in nã yi haka) lalle ne, nã ɓace. A sa'an nan, kuma ban zama daga shiryayyu ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek