×

Ka ce: "Wane ne Yake tsĩrar da ku daga duhũhuwan tududa ruwa, 6:63 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:63) ayat 63 in Hausa

6:63 Surah Al-An‘am ayat 63 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 63 - الأنعَام - Page - Juz 7

﴿قُلۡ مَن يُنَجِّيكُم مِّن ظُلُمَٰتِ ٱلۡبَرِّ وَٱلۡبَحۡرِ تَدۡعُونَهُۥ تَضَرُّعٗا وَخُفۡيَةٗ لَّئِنۡ أَنجَىٰنَا مِنۡ هَٰذِهِۦ لَنَكُونَنَّ مِنَ ٱلشَّٰكِرِينَ ﴾
[الأنعَام: 63]

Ka ce: "Wane ne Yake tsĩrar da ku daga duhũhuwan tududa ruwa, kunã kiran Sa bisa ga ƙanƙan da kai Kuma a ɓõye: 'Lalle ne idan Ka tsĩrar da mu daga wannan (masĩfa), haƙĩƙa, muna kasancẽwa daga mãsu gõdiya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قل من ينجيكم من ظلمات البر والبحر تدعونه تضرعا وخفية لئن أنجانا, باللغة الهوسا

﴿قل من ينجيكم من ظلمات البر والبحر تدعونه تضرعا وخفية لئن أنجانا﴾ [الأنعَام: 63]

Abubakar Mahmood Jummi
Ka ce: "Wane ne Yake tsirar da ku daga duhuhuwan tududa ruwa, kuna kiran Sa bisa ga ƙanƙan da kai Kuma a ɓoye: 'Lalle ne idan Ka tsirar da mu daga wannan (masifa), haƙiƙa, muna kasancewa daga masu godiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Wane ne Yake tsirar da ku daga duhuhuwan tududa ruwa, kuna kiran Sa bisa ga ƙanƙan da kai Kuma a ɓoye: 'Lalle ne idan Ka tsirar da mu daga wannan (masifa), haƙiƙa, muna kasancewa daga masu godiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Wane ne Yake tsĩrar da ku daga duhũhuwan tududa ruwa, kunã kiran Sa bisa ga ƙanƙan da kai Kuma a ɓõye: 'Lalle ne idan Ka tsĩrar da mu daga wannan (masĩfa), haƙĩƙa, muna kasancẽwa daga mãsu gõdiya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek