×

Kuma idan ba ka je musu da wata ãyã ba, su ce: 7:203 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:203) ayat 203 in Hausa

7:203 Surah Al-A‘raf ayat 203 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 203 - الأعرَاف - Page - Juz 9

﴿وَإِذَا لَمۡ تَأۡتِهِم بِـَٔايَةٖ قَالُواْ لَوۡلَا ٱجۡتَبَيۡتَهَاۚ قُلۡ إِنَّمَآ أَتَّبِعُ مَا يُوحَىٰٓ إِلَيَّ مِن رَّبِّيۚ هَٰذَا بَصَآئِرُ مِن رَّبِّكُمۡ وَهُدٗى وَرَحۡمَةٞ لِّقَوۡمٖ يُؤۡمِنُونَ ﴾
[الأعرَاف: 203]

Kuma idan ba ka je musu da wata ãyã ba, su ce: "Don me ba ka ƙãga ta ba?" Ka ce: "Abin sani kawai, inã biyar abin da aka yõ wahayi zuwa gare ni ne, daga Ubangjina. Wannan abũbuwan kula ne daga Ubangijinku, da shiriya da rahama ga mutãne waɗanda suke yin imãni

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا لم تأتهم بآية قالوا لولا اجتبيتها قل إنما أتبع ما يوحى, باللغة الهوسا

﴿وإذا لم تأتهم بآية قالوا لولا اجتبيتها قل إنما أتبع ما يوحى﴾ [الأعرَاف: 203]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan ba ka je musu da wata aya ba, su ce: "Don me ba ka ƙaga ta ba?" Ka ce: "Abin sani kawai, ina biyar abin da aka yo wahayi zuwa gare ni ne, daga Ubangjina. Wannan abubuwan kula ne daga Ubangijinku, da shiriya da rahama ga mutane waɗanda suke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan ba ka je musu da wata aya ba, su ce: "Don me ba ka ƙaga ta ba?" Ka ce: "Abin sani kawai, ina biyar abin da aka yo wahayi zuwa gare ni ne, daga Ubangjina. Wannan abubuwan kula ne daga Ubangijinku, da shiriya da rahama ga mutane waɗanda suke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan ba ka je musu da wata ãyã ba, su ce: "Don me ba ka ƙãga ta ba?" Ka ce: "Abin sani kawai, inã biyar abin da aka yõ wahayi zuwa gare ni ne, daga Ubangjina. Wannan abũbuwan kula ne daga Ubangijinku, da shiriya da rahama ga mutãne waɗanda suke yin imãni
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek