Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 37 - الأعرَاف - Page - Juz 8
﴿فَمَنۡ أَظۡلَمُ مِمَّنِ ٱفۡتَرَىٰ عَلَى ٱللَّهِ كَذِبًا أَوۡ كَذَّبَ بِـَٔايَٰتِهِۦٓۚ أُوْلَٰٓئِكَ يَنَالُهُمۡ نَصِيبُهُم مِّنَ ٱلۡكِتَٰبِۖ حَتَّىٰٓ إِذَا جَآءَتۡهُمۡ رُسُلُنَا يَتَوَفَّوۡنَهُمۡ قَالُوٓاْ أَيۡنَ مَا كُنتُمۡ تَدۡعُونَ مِن دُونِ ٱللَّهِۖ قَالُواْ ضَلُّواْ عَنَّا وَشَهِدُواْ عَلَىٰٓ أَنفُسِهِمۡ أَنَّهُمۡ كَانُواْ كَٰفِرِينَ ﴾
[الأعرَاف: 37]
﴿فمن أظلم ممن افترى على الله كذبا أو كذب بآياته أولئك ينالهم﴾ [الأعرَاف: 37]
Abubakar Mahmood Jummi To, wane ne mafi zalunci daga wanda ya ƙirƙira ƙarya ga Allah, ko kuwa ya ƙaryata game da ayoyinSa? Waɗannan rabonsu daga Littafi yana samunsu, har a lokacin da ManzanninMu suka je musu, suna karɓar rayukansu, su ce: "Ina abin da kuka kasance kuna kira, baicin Allah?" Su ce: "Sun ɓace daga gare mu, "Kuma su yi shaida a kansu cewa lalle su, sun kasance kafirai |
Abubakar Mahmoud Gumi To, wane ne mafi zalunci daga wanda ya ƙirƙira ƙarya ga Allah, ko kuwa ya ƙaryata game da ayoyinSa? Waɗannan rabonsu daga Littafi yana samunsu, har a lokacin da ManzanninMu suka je musu, suna karɓar rayukansu, su ce: "Ina abin da kuka kasance kuna kira, baicin Allah?" Su ce: "Sun ɓace daga gare mu, "Kuma su yi shaida a kansu cewa lalle su, sun kasance kafirai |
Abubakar Mahmoud Gumi To, wãne ne mafi zãlunci daga wanda ya ƙirƙira ƙarya ga Allah, kõ kuwa ya ƙaryata game da ãyõyinSa? Waɗannan rabonsu daga Littãfi yanã sãmunsu, har a lõkacin da ManzanninMu suka je musu, sunã karɓar rãyukansu, su ce: "Ĩnã abin da kuka kasance kunã kira, baicin Allah?" Su ce: "Sun ɓace daga gare mu, "Kuma su yi shaida a kansu cẽwa lalle sũ, sun kasance kãfirai |