×

Kuma dã lalle mutãnen alƙaryu sun yi ĩmãni kuma suka yi taƙawa 7:96 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:96) ayat 96 in Hausa

7:96 Surah Al-A‘raf ayat 96 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 96 - الأعرَاف - Page - Juz 9

﴿وَلَوۡ أَنَّ أَهۡلَ ٱلۡقُرَىٰٓ ءَامَنُواْ وَٱتَّقَوۡاْ لَفَتَحۡنَا عَلَيۡهِم بَرَكَٰتٖ مِّنَ ٱلسَّمَآءِ وَٱلۡأَرۡضِ وَلَٰكِن كَذَّبُواْ فَأَخَذۡنَٰهُم بِمَا كَانُواْ يَكۡسِبُونَ ﴾
[الأعرَاف: 96]

Kuma dã lalle mutãnen alƙaryu sun yi ĩmãni kuma suka yi taƙawa dã haƙĩƙa Mun bũɗe albarkõki a kansu daga sama da ƙasa, kuma amma sun ƙaryata, don haka Muka kãma su da abin da suka kasance sunã tãrãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو أن أهل القرى آمنوا واتقوا لفتحنا عليهم بركات من السماء والأرض, باللغة الهوسا

﴿ولو أن أهل القرى آمنوا واتقوا لفتحنا عليهم بركات من السماء والأرض﴾ [الأعرَاف: 96]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da lalle mutanen alƙaryu sun yi imani kuma suka yi taƙawa da haƙiƙa Mun buɗe albarkoki a kansu daga sama da ƙasa, kuma amma sun ƙaryata, don haka Muka kama su da abin da suka kasance suna tarawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da lalle mutanen alƙaryu sun yi imani kuma suka yi taƙawa da haƙiƙa Mun buɗe albarkoki a kansu daga sama da ƙasa, kuma amma sun ƙaryata, don haka Muka kama su da abin da suka kasance suna tarawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã lalle mutãnen alƙaryu sun yi ĩmãni kuma suka yi taƙawa dã haƙĩƙa Mun bũɗe albarkõki a kansu daga sama da ƙasa, kuma amma sun ƙaryata, don haka Muka kãma su da abin da suka kasance sunã tãrãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek