×

To, bã kũ ne kuka kashe su ba; kuma amma Allah ne 8:17 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anfal ⮕ (8:17) ayat 17 in Hausa

8:17 Surah Al-Anfal ayat 17 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 17 - الأنفَال - Page - Juz 9

﴿فَلَمۡ تَقۡتُلُوهُمۡ وَلَٰكِنَّ ٱللَّهَ قَتَلَهُمۡۚ وَمَا رَمَيۡتَ إِذۡ رَمَيۡتَ وَلَٰكِنَّ ٱللَّهَ رَمَىٰ وَلِيُبۡلِيَ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ مِنۡهُ بَلَآءً حَسَنًاۚ إِنَّ ٱللَّهَ سَمِيعٌ عَلِيمٞ ﴾
[الأنفَال: 17]

To, bã kũ ne kuka kashe su ba; kuma amma Allah ne Ya kashe su: kuma ba ka yi jĩfa ba a lõkacin da ka yi jĩfa;* kuma amma Allah ne Ya yi jĩfar. Kuma dõminYa jarraba Musulmi da jarrabãwa mai kyau daga gare shi. Kuma Allah Mai ji ne, Masani

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فلم تقتلوهم ولكن الله قتلهم وما رميت إذ رميت ولكن الله رمى, باللغة الهوسا

﴿فلم تقتلوهم ولكن الله قتلهم وما رميت إذ رميت ولكن الله رمى﴾ [الأنفَال: 17]

Abubakar Mahmood Jummi
To, ba ku ne kuka kashe su ba; kuma amma Allah ne Ya kashe su: kuma ba ka yi jifa ba a lokacin da ka yi jifa;* kuma amma Allah ne Ya yi jifar. Kuma dominYa jarraba Musulmi da jarrabawa mai kyau daga gare shi. Kuma Allah Mai ji ne, Masani
Abubakar Mahmoud Gumi
To, ba ku ne kuka kashe su ba; kuma amma Allah ne Ya kashe su: kuma ba ka yi jifa ba a lokacin da ka yi jifa; kuma amma Allah ne Ya yi jifar. Kuma dominYa jarraba Musulmi da jarrabawa mai kyau daga gare shi. Kuma Allah Mai ji ne, Masani
Abubakar Mahmoud Gumi
To, bã kũ ne kuka kashe su ba; kuma amma Allah ne Ya kashe su: kuma ba ka yi jĩfa ba a lõkacin da ka yi jĩfa; kuma amma Allah ne Ya yi jĩfar. Kuma dõminYa jarraba Musulmi da jarrabãwa mai kyau daga gare shi. Kuma Allah Mai ji ne, Masani
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek