×

A lõkacin da suka ce: "Yã Allah! Idan wannan ya kasancc shĩ 8:32 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anfal ⮕ (8:32) ayat 32 in Hausa

8:32 Surah Al-Anfal ayat 32 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 32 - الأنفَال - Page - Juz 9

﴿وَإِذۡ قَالُواْ ٱللَّهُمَّ إِن كَانَ هَٰذَا هُوَ ٱلۡحَقَّ مِنۡ عِندِكَ فَأَمۡطِرۡ عَلَيۡنَا حِجَارَةٗ مِّنَ ٱلسَّمَآءِ أَوِ ٱئۡتِنَا بِعَذَابٍ أَلِيمٖ ﴾
[الأنفَال: 32]

A lõkacin da suka ce: "Yã Allah! Idan wannan ya kasancc shĩ ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi ruwan duwãtsu, a kanmu, daga sama, kõ kuwa Kazõ mana da wata azãba, mai raɗaɗi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذ قالوا اللهم إن كان هذا هو الحق من عندك فأمطر علينا, باللغة الهوسا

﴿وإذ قالوا اللهم إن كان هذا هو الحق من عندك فأمطر علينا﴾ [الأنفَال: 32]

Abubakar Mahmood Jummi
A lokacin da suka ce: "Ya Allah! Idan wannan ya kasancc shi ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi ruwan duwatsu, a kanmu, daga sama, ko kuwa Kazo mana da wata azaba, mai raɗaɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
A lokacin da suka ce: "Ya Allah! Idan wannan ya kasancc shi ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi ruwan duwatsu, a kanmu, daga sama, ko kuwa Kazo mana da wata azaba, mai raɗaɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
A lõkacin da suka ce: "Yã Allah! Idan wannan ya kasancc shĩ ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi ruwan duwãtsu, a kanmu, daga sama, kõ kuwa Kazõ mana da wata azãba, mai raɗaɗi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek