×

Kuma idan aka karanta, ãyõyinMu a kansu, sukan ce: "Lalle ne mun 8:31 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anfal ⮕ (8:31) ayat 31 in Hausa

8:31 Surah Al-Anfal ayat 31 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 31 - الأنفَال - Page - Juz 9

﴿وَإِذَا تُتۡلَىٰ عَلَيۡهِمۡ ءَايَٰتُنَا قَالُواْ قَدۡ سَمِعۡنَا لَوۡ نَشَآءُ لَقُلۡنَا مِثۡلَ هَٰذَآ إِنۡ هَٰذَآ إِلَّآ أَسَٰطِيرُ ٱلۡأَوَّلِينَ ﴾
[الأنفَال: 31]

Kuma idan aka karanta, ãyõyinMu a kansu, sukan ce: "Lalle ne mun ji dã muna so, haƙĩƙa, da mun faɗi irin wannan; wannan bai zama ba fãce tãtsunãyõyin mutãnen farko

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا تتلى عليهم آياتنا قالوا قد سمعنا لو نشاء لقلنا مثل هذا, باللغة الهوسا

﴿وإذا تتلى عليهم آياتنا قالوا قد سمعنا لو نشاء لقلنا مثل هذا﴾ [الأنفَال: 31]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan aka karanta, ayoyinMu a kansu, sukan ce: "Lalle ne mun ji da muna so, haƙiƙa, da mun faɗi irin wannan; wannan bai zama ba face tatsunayoyin mutanen farko
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan aka karanta, ayoyinMu a kansu, sukan ce: "Lalle ne mun ji da muna so, haƙiƙa, da mun faɗi irin wannan; wannan bai zama ba face tatsunayoyin mutanen farko
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan aka karanta, ãyõyinMu a kansu, sukan ce: "Lalle ne mun ji dã muna so, haƙĩƙa, da mun faɗi irin wannan; wannan bai zama ba fãce tãtsunãyõyin mutãnen farko
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek