×

Kuma idan suka warware rantsuwõyin amãna daga bãyan alkawarinsu, kuma suka yi 9:12 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:12) ayat 12 in Hausa

9:12 Surah At-Taubah ayat 12 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 12 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿وَإِن نَّكَثُوٓاْ أَيۡمَٰنَهُم مِّنۢ بَعۡدِ عَهۡدِهِمۡ وَطَعَنُواْ فِي دِينِكُمۡ فَقَٰتِلُوٓاْ أَئِمَّةَ ٱلۡكُفۡرِ إِنَّهُمۡ لَآ أَيۡمَٰنَ لَهُمۡ لَعَلَّهُمۡ يَنتَهُونَ ﴾
[التوبَة: 12]

Kuma idan suka warware rantsuwõyin amãna daga bãyan alkawarinsu, kuma suka yi sũka a cikin addininku, to, ku yaki shũgabannin kãfirci. Lalle ne sũ, bãbu rantsuwõyin amãna a gare su. Tsammãnin su sunã hanuwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن نكثوا أيمانهم من بعد عهدهم وطعنوا في دينكم فقاتلوا أئمة الكفر, باللغة الهوسا

﴿وإن نكثوا أيمانهم من بعد عهدهم وطعنوا في دينكم فقاتلوا أئمة الكفر﴾ [التوبَة: 12]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan suka warware rantsuwoyin amana daga bayan alkawarinsu, kuma suka yi suka a cikin addininku, to, ku yaki shugabannin kafirci. Lalle ne su, babu rantsuwoyin amana a gare su. Tsammanin su suna hanuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan suka warware rantsuwoyin amana daga bayan alkawarinsu, kuma suka yi suka a cikin addininku, to, ku yaki shugabannin kafirci. Lalle ne su, babu rantsuwoyin amana a gare su. Tsammaninsu suna hanuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan suka warware rantsuwõyin amãna daga bãyan alkawarinsu, kuma suka yi sũka a cikin addininku, to, ku yaki shũgabannin kãfirci. Lalle ne sũ, bãbu rantsuwõyin amãna a gare su. Tsammãninsu sunã hanuwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek