×

Ku yãƙe su, Allah Ya yi musu azabã da hannãyenku, kuma Ya 9:14 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:14) ayat 14 in Hausa

9:14 Surah At-Taubah ayat 14 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 14 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿قَٰتِلُوهُمۡ يُعَذِّبۡهُمُ ٱللَّهُ بِأَيۡدِيكُمۡ وَيُخۡزِهِمۡ وَيَنصُرۡكُمۡ عَلَيۡهِمۡ وَيَشۡفِ صُدُورَ قَوۡمٖ مُّؤۡمِنِينَ ﴾
[التوبَة: 14]

Ku yãƙe su, Allah Ya yi musu azabã da hannãyenku, kuma Ya kunyatar da su, kuma Ya taimake ku, kuma Ya warkar da ƙirãzan mutãne mũminai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قاتلوهم يعذبهم الله بأيديكم ويخزهم وينصركم عليهم ويشف صدور قوم مؤمنين, باللغة الهوسا

﴿قاتلوهم يعذبهم الله بأيديكم ويخزهم وينصركم عليهم ويشف صدور قوم مؤمنين﴾ [التوبَة: 14]

Abubakar Mahmood Jummi
Ku yaƙe su, Allah Ya yi musu azaba da hannayenku, kuma Ya kunyatar da su, kuma Ya taimake ku, kuma Ya warkar da ƙirazan mutane muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ku yaƙe su, Allah Ya yi musu azaba da hannayenku, kuma Ya kunyatar da su, kuma Ya taimake ku, kuma Ya warkar da ƙirazan mutane muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ku yãƙe su, Allah Ya yi musu azabã da hannãyenku, kuma Ya kunyatar da su, kuma Ya taimake ku, kuma Ya warkar da ƙirãzan mutãne mũminai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek