×

Abin sani kawai, mai rãya masallãtan Allah, shĩ ne wanda ya yi 9:18 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:18) ayat 18 in Hausa

9:18 Surah At-Taubah ayat 18 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 18 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿إِنَّمَا يَعۡمُرُ مَسَٰجِدَ ٱللَّهِ مَنۡ ءَامَنَ بِٱللَّهِ وَٱلۡيَوۡمِ ٱلۡأٓخِرِ وَأَقَامَ ٱلصَّلَوٰةَ وَءَاتَى ٱلزَّكَوٰةَ وَلَمۡ يَخۡشَ إِلَّا ٱللَّهَۖ فَعَسَىٰٓ أُوْلَٰٓئِكَ أَن يَكُونُواْ مِنَ ٱلۡمُهۡتَدِينَ ﴾
[التوبَة: 18]

Abin sani kawai, mai rãya masallãtan Allah, shĩ ne wanda ya yi ĩmãni da Allah da Rãnar Lãhira, kuma ya tsayar da salla kuma ya bãyar da zakka, kuma bai ji tsõron kõwa ba fãce Allah. To, akwai tsammãnin waɗannan su kasance daga shiryayyu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إنما يعمر مساجد الله من آمن بالله واليوم الآخر وأقام الصلاة وآتى, باللغة الهوسا

﴿إنما يعمر مساجد الله من آمن بالله واليوم الآخر وأقام الصلاة وآتى﴾ [التوبَة: 18]

Abubakar Mahmood Jummi
Abin sani kawai, mai raya masallatan Allah, shi ne wanda ya yi imani da Allah da Ranar Lahira, kuma ya tsayar da salla kuma ya bayar da zakka, kuma bai ji tsoron kowa ba face Allah. To, akwai tsammanin waɗannan su kasance daga shiryayyu
Abubakar Mahmoud Gumi
Abin sani kawai, mai raya masallatan Allah, shi ne wanda ya yi imani da Allah da Ranar Lahira, kuma ya tsayar da salla kuma ya bayar da zakka, kuma bai ji tsoron kowa ba face Allah. To, akwai tsammanin waɗannan su kasance daga shiryayyu
Abubakar Mahmoud Gumi
Abin sani kawai, mai rãya masallãtan Allah, shĩ ne wanda ya yi ĩmãni da Allah da Rãnar Lãhira, kuma ya tsayar da salla kuma ya bãyar da zakka, kuma bai ji tsõron kõwa ba fãce Allah. To, akwai tsammãnin waɗannan su kasance daga shiryayyu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek