×

Kuma Yahũdãwa suka ce: "Uzairu ɗan Allah ne."Kuma Nasãra suka ce: "Masĩhu 9:30 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:30) ayat 30 in Hausa

9:30 Surah At-Taubah ayat 30 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 30 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿وَقَالَتِ ٱلۡيَهُودُ عُزَيۡرٌ ٱبۡنُ ٱللَّهِ وَقَالَتِ ٱلنَّصَٰرَى ٱلۡمَسِيحُ ٱبۡنُ ٱللَّهِۖ ذَٰلِكَ قَوۡلُهُم بِأَفۡوَٰهِهِمۡۖ يُضَٰهِـُٔونَ قَوۡلَ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ مِن قَبۡلُۚ قَٰتَلَهُمُ ٱللَّهُۖ أَنَّىٰ يُؤۡفَكُونَ ﴾
[التوبَة: 30]

Kuma Yahũdãwa suka ce: "Uzairu ɗan Allah ne."Kuma Nasãra suka ce: "Masĩhu ɗan Allah ne." Wancan zancensu ne da bãkunansu. Sunã kamã da maganar waɗanda suka kãfirta daga gabãni. Allah Yã la'ance su! Yãya aka karkatar da su

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقالت اليهود عزير ابن الله وقالت النصارى المسيح ابن الله ذلك قولهم, باللغة الهوسا

﴿وقالت اليهود عزير ابن الله وقالت النصارى المسيح ابن الله ذلك قولهم﴾ [التوبَة: 30]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Yahudawa suka ce: "Uzairu ɗan Allah ne."Kuma Nasara suka ce: "Masihu ɗan Allah ne." Wancan zancensu ne da bakunansu. Suna kama da maganar waɗanda suka kafirta daga gabani. Allah Ya la'ance su! Yaya aka karkatar da su
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Yahudawa suka ce: "Uzairu ɗan Allah ne."Kuma Nasara suka ce: "Masihu ɗan Allah ne." Wancan zancensu ne da bakunansu. Suna kama da maganar waɗanda suka kafirta daga gabani. Allah Ya la'ance su! Yaya aka karkatar da su
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Yahũdãwa suka ce: "Uzairu ɗan Allah ne."Kuma Nasãra suka ce: "Masĩhu ɗan Allah ne." Wancan zancensu ne da bãkunansu. Sunã kamã da maganar waɗanda suka kãfirta daga gabãni. Allah Yã la'ance su! Yãya aka karkatar da su
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek