×

Kuma waɗansu mãtã* a cikin Birnin suka ce: "Matar Azĩz tanã nẽman 12:30 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Yusuf ⮕ (12:30) ayat 30 in Hausa

12:30 Surah Yusuf ayat 30 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Yusuf ayat 30 - يُوسُف - Page - Juz 12

﴿۞ وَقَالَ نِسۡوَةٞ فِي ٱلۡمَدِينَةِ ٱمۡرَأَتُ ٱلۡعَزِيزِ تُرَٰوِدُ فَتَىٰهَا عَن نَّفۡسِهِۦۖ قَدۡ شَغَفَهَا حُبًّاۖ إِنَّا لَنَرَىٰهَا فِي ضَلَٰلٖ مُّبِينٖ ﴾
[يُوسُف: 30]

Kuma waɗansu mãtã* a cikin Birnin suka ce: "Matar Azĩz tanã nẽman hãdiminta daga kansa! Haƙĩƙa, yã rufe zũciyarta da so. Lalle ne mũ, Munã ganin taa cikin ɓata bayyanãnna

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقال نسوة في المدينة امرأة العزيز تراود فتاها عن نفسه قد شغفها, باللغة الهوسا

﴿وقال نسوة في المدينة امرأة العزيز تراود فتاها عن نفسه قد شغفها﴾ [يُوسُف: 30]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗansu mata* a cikin Birnin suka ce: "Matar Aziz tana neman hadiminta daga kansa! Haƙiƙa, ya rufe zuciyarta da so. Lalle ne mu, Muna ganin taa cikin ɓata bayyananna
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗansu mata a cikin Birnin suka ce: "Matar Aziz tana neman hadiminta daga kansa! Haƙiƙa, ya rufe zuciyarta da so. Lalle ne mu, Muna ganin taa cikin ɓata bayyananna
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗansu mãtã a cikin Birnin suka ce: "Matar Azĩz tanã nẽman hãdiminta daga kansa! Haƙĩƙa, yã rufe zũciyarta da so. Lalle ne mũ, Munã ganin taa cikin ɓata bayyanãnna
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek