×

Kuma lalle ne haƙĩƙa Mun bai wa Mũsã ãyõyi* guda tara bayyanannu, 17:101 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Isra’ ⮕ (17:101) ayat 101 in Hausa

17:101 Surah Al-Isra’ ayat 101 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Isra’ ayat 101 - الإسرَاء - Page - Juz 15

﴿وَلَقَدۡ ءَاتَيۡنَا مُوسَىٰ تِسۡعَ ءَايَٰتِۭ بَيِّنَٰتٖۖ فَسۡـَٔلۡ بَنِيٓ إِسۡرَٰٓءِيلَ إِذۡ جَآءَهُمۡ فَقَالَ لَهُۥ فِرۡعَوۡنُ إِنِّي لَأَظُنُّكَ يَٰمُوسَىٰ مَسۡحُورٗا ﴾
[الإسرَاء: 101]

Kuma lalle ne haƙĩƙa Mun bai wa Mũsã ãyõyi* guda tara bayyanannu, sai ka tambayi Banĩ Isrã'ila, a lõkacin da ya jẽ musu, sai Fir'auna ya ce masa, "Lalle nĩ, inã zaton ka, ya Mũsã, sihirtacce

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولقد آتينا موسى تسع آيات بينات فاسأل بني إسرائيل إذ جاءهم فقال, باللغة الهوسا

﴿ولقد آتينا موسى تسع آيات بينات فاسأل بني إسرائيل إذ جاءهم فقال﴾ [الإسرَاء: 101]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle ne haƙiƙa Mun bai wa Musa ayoyi* guda tara bayyanannu, sai ka tambayi Bani Isra'ila, a lokacin da ya je musu, sai Fir'auna ya ce masa, "Lalle ni, ina zaton ka, ya Musa, sihirtacce
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne haƙiƙa Mun bai wa Musa ayoyi guda tara bayyanannu, sai ka tambayi Bani Isra'ila, a lokacin da ya je musu, sai Fir'auna ya ce masa, "Lalle ni, ina zaton ka, ya Musa, sihirtacce
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne haƙĩƙa Mun bai wa Mũsã ãyõyi guda tara bayyanannu, sai ka tambayi Banĩ Isrã'ila, a lõkacin da ya jẽ musu, sai Fir'auna ya ce masa, "Lalle nĩ, inã zaton ka, ya Mũsã, sihirtacce
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek