×

Kuma bãbu wata alƙarya fãce, Mu ne mãsu halaka ta a gabãnin 17:58 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Isra’ ⮕ (17:58) ayat 58 in Hausa

17:58 Surah Al-Isra’ ayat 58 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Isra’ ayat 58 - الإسرَاء - Page - Juz 15

﴿وَإِن مِّن قَرۡيَةٍ إِلَّا نَحۡنُ مُهۡلِكُوهَا قَبۡلَ يَوۡمِ ٱلۡقِيَٰمَةِ أَوۡ مُعَذِّبُوهَا عَذَابٗا شَدِيدٗاۚ كَانَ ذَٰلِكَ فِي ٱلۡكِتَٰبِ مَسۡطُورٗا ﴾
[الإسرَاء: 58]

Kuma bãbu wata alƙarya fãce, Mu ne mãsu halaka ta a gabãnin Rãnar ¡iyãma kõ kuwa Mũ mãsu azãbta ta ne da azãba mai tsanani. Wancan ya kasance a cikin littãfi rubũtacce

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن من قرية إلا نحن مهلكوها قبل يوم القيامة أو معذبوها عذابا, باللغة الهوسا

﴿وإن من قرية إلا نحن مهلكوها قبل يوم القيامة أو معذبوها عذابا﴾ [الإسرَاء: 58]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma babu wata alƙarya face, Mu ne masu halaka ta a gabanin Ranar ¡iyama ko kuwa Mu masu azabta ta ne da azaba mai tsanani. Wancan ya kasance a cikin littafi rubutacce
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma babu wata alƙarya face, Mu ne masu halaka ta a gabanin Ranar ¡iyama ko kuwa Mu masu azabta ta ne da azaba mai tsanani. Wancan ya kasance a cikin littafi rubutacce
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma bãbu wata alƙarya fãce, Mu ne mãsu halaka ta a gabãnin Rãnar ¡iyãma kõ kuwa Mũ mãsu azãbta ta ne da azãba mai tsanani. Wancan ya kasance a cikin littãfi rubũtacce
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek