×

Kuma Munã sassaukarwa daga Alƙur'ãni, abin da yake waraka ne da rahama 17:82 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Isra’ ⮕ (17:82) ayat 82 in Hausa

17:82 Surah Al-Isra’ ayat 82 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Isra’ ayat 82 - الإسرَاء - Page - Juz 15

﴿وَنُنَزِّلُ مِنَ ٱلۡقُرۡءَانِ مَا هُوَ شِفَآءٞ وَرَحۡمَةٞ لِّلۡمُؤۡمِنِينَ وَلَا يَزِيدُ ٱلظَّٰلِمِينَ إِلَّا خَسَارٗا ﴾
[الإسرَاء: 82]

Kuma Munã sassaukarwa daga Alƙur'ãni, abin da yake waraka ne da rahama ga mũminai. Kuma bã ya ƙãra wa azzãlumai (kõme) fãce hasãra

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وننـزل من القرآن ما هو شفاء ورحمة للمؤمنين ولا يزيد الظالمين إلا, باللغة الهوسا

﴿وننـزل من القرآن ما هو شفاء ورحمة للمؤمنين ولا يزيد الظالمين إلا﴾ [الإسرَاء: 82]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Muna sassaukarwa daga Alƙur'ani, abin da yake waraka ne da rahama ga muminai. Kuma ba ya ƙara wa azzalumai (kome) face hasara
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Muna sassaukarwa daga Alƙur'ani, abin da yake waraka ne da rahama ga muminai. Kuma ba ya ƙara wa azzalumai (kome) face hasara
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Munã sassaukarwa daga Alƙur'ãni, abin da yake waraka ne da rahama ga mũminai. Kuma bã ya ƙãra wa azzãlumai (kõme) fãce hasãra
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek