×

Kuma amma bangon, to, yã kasance na waɗansu yãra biyu ne, marãyu 18:82 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Kahf ⮕ (18:82) ayat 82 in Hausa

18:82 Surah Al-Kahf ayat 82 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Kahf ayat 82 - الكَهف - Page - Juz 16

﴿وَأَمَّا ٱلۡجِدَارُ فَكَانَ لِغُلَٰمَيۡنِ يَتِيمَيۡنِ فِي ٱلۡمَدِينَةِ وَكَانَ تَحۡتَهُۥ كَنزٞ لَّهُمَا وَكَانَ أَبُوهُمَا صَٰلِحٗا فَأَرَادَ رَبُّكَ أَن يَبۡلُغَآ أَشُدَّهُمَا وَيَسۡتَخۡرِجَا كَنزَهُمَا رَحۡمَةٗ مِّن رَّبِّكَۚ وَمَا فَعَلۡتُهُۥ عَنۡ أَمۡرِيۚ ذَٰلِكَ تَأۡوِيلُ مَا لَمۡ تَسۡطِع عَّلَيۡهِ صَبۡرٗا ﴾
[الكَهف: 82]

Kuma amma bangon, to, yã kasance na waɗansu yãra biyu ne, marãyu a cikin birnin, kuma akwai wata taska tãsu a ƙarƙashinsa, kuma ubansu ya kasance sahĩhin mutum* ne, dõmin haka Ubangijinka Ya yi nufin su isa iyãkar ƙarfinsu, kuma sũ, su fitar da taskarsu, sabõda rahama ne daga Ubangijinka. Kuma ban yi shi ba daga umurnĩna. Wancan shĩ ne fassarar abin da ba ka iya yin haƙuri ba a kansa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وأما الجدار فكان لغلامين يتيمين في المدينة وكان تحته كنـز لهما وكان, باللغة الهوسا

﴿وأما الجدار فكان لغلامين يتيمين في المدينة وكان تحته كنـز لهما وكان﴾ [الكَهف: 82]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma amma bangon, to, ya kasance na waɗansu yara biyu ne, marayu a cikin birnin, kuma akwai wata taska tasu a ƙarƙashinsa, kuma ubansu ya kasance sahihin mutum* ne, domin haka Ubangijinka Ya yi nufin su isa iyakar ƙarfinsu, kuma su, su fitar da taskarsu, saboda rahama ne daga Ubangijinka. Kuma ban yi shi ba daga umurnina. Wancan shi ne fassarar abin da ba ka iya yin haƙuri ba a kansa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma amma bangon, to, ya kasance na waɗansu yara biyu ne, marayu a cikin birnin, kuma akwai wata taska tasu a ƙarƙashinsa, kuma ubansu ya kasance sahihin mutum ne, domin haka Ubangijinka Ya yi nufin su isa iyakar ƙarfinsu, kuma su, su fitar da taskarsu, saboda rahama ne daga Ubangijinka. Kuma ban yi shi ba daga umurnina. Wancan shi ne fassarar abin da ba ka iya yin haƙuri ba a kansa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma amma bangon, to, yã kasance na waɗansu yãra biyu ne, marãyu a cikin birnin, kuma akwai wata taska tãsu a ƙarƙashinsa, kuma ubansu ya kasance sahĩhin mutum ne, dõmin haka Ubangijinka Ya yi nufin su isa iyãkar ƙarfinsu, kuma sũ, su fitar da taskarsu, sabõda rahama ne daga Ubangijinka. Kuma ban yi shi ba daga umurnĩna. Wancan shĩ ne fassarar abin da ba ka iya yin haƙuri ba a kansa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek