×

Sai ƙungiyõyin* suka sãɓã wa jũna a tsakãnins u. To, bõne ya 19:37 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Maryam ⮕ (19:37) ayat 37 in Hausa

19:37 Surah Maryam ayat 37 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Maryam ayat 37 - مَريَم - Page - Juz 16

﴿فَٱخۡتَلَفَ ٱلۡأَحۡزَابُ مِنۢ بَيۡنِهِمۡۖ فَوَيۡلٞ لِّلَّذِينَ كَفَرُواْ مِن مَّشۡهَدِ يَوۡمٍ عَظِيمٍ ﴾
[مَريَم: 37]

Sai ƙungiyõyin* suka sãɓã wa jũna a tsakãnins u. To, bõne ya tabbata ga waɗanda suka kãfirta daga halartar yini mai girma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فاختلف الأحزاب من بينهم فويل للذين كفروا من مشهد يوم عظيم, باللغة الهوسا

﴿فاختلف الأحزاب من بينهم فويل للذين كفروا من مشهد يوم عظيم﴾ [مَريَم: 37]

Abubakar Mahmood Jummi
Sai ƙungiyoyin* suka saɓa wa juna a tsakanins u. To, bone ya tabbata ga waɗanda suka kafirta daga halartar yini mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai ƙungiyoyin suka saɓa wa juna a tsakaninsu. To, bone ya tabbata ga waɗanda suka kafirta daga halartar yini mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai ƙungiyõyin suka sãɓã wa jũna a tsakãninsu. To, bõne ya tabbata ga waɗanda suka kãfirta daga halartar yini mai girma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek