×

Fãce wanda ya tũba, kuma ya yi ĩmãni, kuma ya aikata aiki 19:60 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Maryam ⮕ (19:60) ayat 60 in Hausa

19:60 Surah Maryam ayat 60 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Maryam ayat 60 - مَريَم - Page - Juz 16

﴿إِلَّا مَن تَابَ وَءَامَنَ وَعَمِلَ صَٰلِحٗا فَأُوْلَٰٓئِكَ يَدۡخُلُونَ ٱلۡجَنَّةَ وَلَا يُظۡلَمُونَ شَيۡـٔٗا ﴾
[مَريَم: 60]

Fãce wanda ya tũba, kuma ya yi ĩmãni, kuma ya aikata aiki na ƙwarai. To, waɗannan sunã shiga Aljanna, kuma bã a zãluntar su da kõme

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إلا من تاب وآمن وعمل صالحا فأولئك يدخلون الجنة ولا يظلمون شيئا, باللغة الهوسا

﴿إلا من تاب وآمن وعمل صالحا فأولئك يدخلون الجنة ولا يظلمون شيئا﴾ [مَريَم: 60]

Abubakar Mahmood Jummi
Face wanda ya tuba, kuma ya yi imani, kuma ya aikata aiki na ƙwarai. To, waɗannan suna shiga Aljanna, kuma ba a zaluntar su da kome
Abubakar Mahmoud Gumi
Face wanda ya tuba, kuma ya yi imani, kuma ya aikata aiki na ƙwarai. To, waɗannan suna shiga Aljanna, kuma ba a zaluntar su da kome
Abubakar Mahmoud Gumi
Fãce wanda ya tũba, kuma ya yi ĩmãni, kuma ya aikata aiki na ƙwarai. To, waɗannan sunã shiga Aljanna, kuma bã a zãluntar su da kõme
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek