×

Suka ce: "Bã zã mu fĩfĩta ka ba faufau a kan abin 20:72 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ta-Ha ⮕ (20:72) ayat 72 in Hausa

20:72 Surah Ta-Ha ayat 72 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ta-Ha ayat 72 - طه - Page - Juz 16

﴿قَالُواْ لَن نُّؤۡثِرَكَ عَلَىٰ مَا جَآءَنَا مِنَ ٱلۡبَيِّنَٰتِ وَٱلَّذِي فَطَرَنَاۖ فَٱقۡضِ مَآ أَنتَ قَاضٍۖ إِنَّمَا تَقۡضِي هَٰذِهِ ٱلۡحَيَوٰةَ ٱلدُّنۡيَآ ﴾
[طه: 72]

Suka ce: "Bã zã mu fĩfĩta ka ba faufau a kan abin da ya zo mana na hujjõji. Munã rantsuwa da wanda Ya ƙãga halittarmu sai ka hukunta abin da kake mai hukuntãwa, ai kanã ƙãre wannan rãyuwar dũniya kawai ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قالوا لن نؤثرك على ما جاءنا من البينات والذي فطرنا فاقض ما, باللغة الهوسا

﴿قالوا لن نؤثرك على ما جاءنا من البينات والذي فطرنا فاقض ما﴾ [طه: 72]

Abubakar Mahmood Jummi
Suka ce: "Ba za mu fifita ka ba faufau a kan abin da ya zo mana na hujjoji. Muna rantsuwa da wanda Ya ƙaga halittarmu sai ka hukunta abin da kake mai hukuntawa, ai kana ƙare wannan rayuwar duniya kawai ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Ba za mu fifita ka ba faufau a kan abin da ya zo mana na hujjoji. Muna rantsuwa da wanda Ya ƙaga halittarmu sai ka hukunta abin da kake mai hukuntawa, ai kana ƙare wannan rayuwar duniya kawai ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Bã zã mu fĩfĩta ka ba faufau a kan abin da ya zo mana na hujjõji. Munã rantsuwa da wanda Ya ƙãga halittarmu sai ka hukunta abin da kake mai hukuntãwa, ai kanã ƙãre wannan rãyuwar dũniya kawai ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek