×

Kõwane rai mai ɗanɗanar mutuwa ne. Kuma Munã jarraba ku da sharri 21:35 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:35) ayat 35 in Hausa

21:35 Surah Al-Anbiya’ ayat 35 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 35 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿كُلُّ نَفۡسٖ ذَآئِقَةُ ٱلۡمَوۡتِۗ وَنَبۡلُوكُم بِٱلشَّرِّ وَٱلۡخَيۡرِ فِتۡنَةٗۖ وَإِلَيۡنَا تُرۡجَعُونَ ﴾
[الأنبيَاء: 35]

Kõwane rai mai ɗanɗanar mutuwa ne. Kuma Munã jarraba ku da sharri da alhẽri dõmin fitina. Kuma zuwa gare Mu ake mayar da ku

❮ Previous Next ❯

ترجمة: كل نفس ذائقة الموت ونبلوكم بالشر والخير فتنة وإلينا ترجعون, باللغة الهوسا

﴿كل نفس ذائقة الموت ونبلوكم بالشر والخير فتنة وإلينا ترجعون﴾ [الأنبيَاء: 35]

Abubakar Mahmood Jummi
Kowane rai mai ɗanɗanar mutuwa ne. Kuma Muna jarraba ku da sharri da alheri domin fitina. Kuma zuwa gare Mu ake mayar da ku
Abubakar Mahmoud Gumi
Kowane rai mai ɗanɗanar mutuwa ne. Kuma Muna jarraba ku da sharri da alheri domin fitina. Kuma zuwa gare Mu ake mayar da ku
Abubakar Mahmoud Gumi
Kõwane rai mai ɗanɗanar mutuwa ne. Kuma Munã jarraba ku da sharri da alhẽri dõmin fitina. Kuma zuwa gare Mu ake mayar da ku
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek