×

Kuma haƙĩƙa idan wata iska daga azãbar Ubangiji ta shãfe su, haƙĩƙa 21:46 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:46) ayat 46 in Hausa

21:46 Surah Al-Anbiya’ ayat 46 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 46 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿وَلَئِن مَّسَّتۡهُمۡ نَفۡحَةٞ مِّنۡ عَذَابِ رَبِّكَ لَيَقُولُنَّ يَٰوَيۡلَنَآ إِنَّا كُنَّا ظَٰلِمِينَ ﴾
[الأنبيَاء: 46]

Kuma haƙĩƙa idan wata iska daga azãbar Ubangiji ta shãfe su, haƙĩƙa sunã cẽwa, "Yã kaitonmu! Lalle mũ ne muka kasance mãsu zãlunci

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولئن مستهم نفحة من عذاب ربك ليقولن ياويلنا إنا كنا ظالمين, باللغة الهوسا

﴿ولئن مستهم نفحة من عذاب ربك ليقولن ياويلنا إنا كنا ظالمين﴾ [الأنبيَاء: 46]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma haƙiƙa idan wata iska daga azabar Ubangiji ta shafe su, haƙiƙa suna cewa, "Ya kaitonmu! Lalle mu ne muka kasance masu zalunci
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma haƙiƙa idan wata iska daga azabar Ubangiji ta shafe su, haƙiƙa suna cewa, "Ya kaitonmu! Lalle mu ne muka kasance masu zalunci
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma haƙĩƙa idan wata iska daga azãbar Ubangiji ta shãfe su, haƙĩƙa sunã cẽwa, "Yã kaitonmu! Lalle mũ ne muka kasance mãsu zãlunci
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek