×

Wancan ne. Kuma wanda ya girmama ibãdõdin Allah, to, lalle ne ita 22:32 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-hajj ⮕ (22:32) ayat 32 in Hausa

22:32 Surah Al-hajj ayat 32 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-hajj ayat 32 - الحج - Page - Juz 17

﴿ذَٰلِكَۖ وَمَن يُعَظِّمۡ شَعَٰٓئِرَ ٱللَّهِ فَإِنَّهَا مِن تَقۡوَى ٱلۡقُلُوبِ ﴾
[الحج: 32]

Wancan ne. Kuma wanda ya girmama ibãdõdin Allah, to, lalle ne ita (girmamãwar) tanã daga ayyukan zukãta na ibãda

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ذلك ومن يعظم شعائر الله فإنها من تقوى القلوب, باللغة الهوسا

﴿ذلك ومن يعظم شعائر الله فإنها من تقوى القلوب﴾ [الحج: 32]

Abubakar Mahmood Jummi
Wancan ne. Kuma wanda ya girmama ibadodin Allah, to, lalle ne ita (girmamawar) tana daga ayyukan zukata na ibada
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan ne. Kuma wanda ya girmama ibadodin Allah, to, lalle ne ita (girmamawar) tana daga ayyukan zukata na ibada
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan ne. Kuma wanda ya girmama ibãdõdin Allah, to, lalle ne ita (girmamãwar) tanã daga ayyukan zukãta na ibãda
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek