×

Kuma sulaimãn ya gãji Dãwũda ya ce: "Yã ku mutãne! An sanar 27:16 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:16) ayat 16 in Hausa

27:16 Surah An-Naml ayat 16 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 16 - النَّمل - Page - Juz 19

﴿وَوَرِثَ سُلَيۡمَٰنُ دَاوُۥدَۖ وَقَالَ يَٰٓأَيُّهَا ٱلنَّاسُ عُلِّمۡنَا مَنطِقَ ٱلطَّيۡرِ وَأُوتِينَا مِن كُلِّ شَيۡءٍۖ إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ ٱلۡفَضۡلُ ٱلۡمُبِينُ ﴾
[النَّمل: 16]

Kuma sulaimãn ya gãji Dãwũda ya ce: "Yã ku mutãne! An sanar da mu maganar tsuntsãye, kuma an bã mu daga kõwane abu. Lalle ne wannan haƙĩƙa shi ne falalar (Allah) bayyananna

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وورث سليمان داود وقال ياأيها الناس علمنا منطق الطير وأوتينا من كل, باللغة الهوسا

﴿وورث سليمان داود وقال ياأيها الناس علمنا منطق الطير وأوتينا من كل﴾ [النَّمل: 16]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma sulaiman ya gaji Dawuda ya ce: "Ya ku mutane! An sanar da mu maganar tsuntsaye, kuma an ba mu daga kowane abu. Lalle ne wannan haƙiƙa shi ne falalar (Allah) bayyananna
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma sulaiman ya gaji Dawuda ya ce: "Ya ku mutane! An sanar da mu maganar tsuntsaye, kuma an ba mu daga kowane abu. Lalle ne wannan haƙiƙa shi ne falalar (Allah) bayyananna
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma sulaimãn ya gãji Dãwũda ya ce: "Yã ku mutãne! An sanar da mu maganar tsuntsãye, kuma an bã mu daga kõwane abu. Lalle ne wannan haƙĩƙa shi ne falalar (Allah) bayyananna
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek