×

Kuma Ibrahĩm ya ce "Bãbu abin da kuka yi sai dai kub 29:25 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-‘Ankabut ⮕ (29:25) ayat 25 in Hausa

29:25 Surah Al-‘Ankabut ayat 25 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-‘Ankabut ayat 25 - العَنكبُوت - Page - Juz 20

﴿وَقَالَ إِنَّمَا ٱتَّخَذۡتُم مِّن دُونِ ٱللَّهِ أَوۡثَٰنٗا مَّوَدَّةَ بَيۡنِكُمۡ فِي ٱلۡحَيَوٰةِ ٱلدُّنۡيَاۖ ثُمَّ يَوۡمَ ٱلۡقِيَٰمَةِ يَكۡفُرُ بَعۡضُكُم بِبَعۡضٖ وَيَلۡعَنُ بَعۡضُكُم بَعۡضٗا وَمَأۡوَىٰكُمُ ٱلنَّارُ وَمَا لَكُم مِّن نَّٰصِرِينَ ﴾
[العَنكبُوت: 25]

Kuma Ibrahĩm ya ce "Bãbu abin da kuka yi sai dai kub bar Allah kun riƙi gumãka sabõda sõyayyar tsakãninku a cikin rãyuwar dũniya, a'an nan a Rãnar ¡iyãma sãshinku zai kãfirce wa sãshi, kuma makõmarku ita ce wutã kuma bã ku da waɗansu mataimaka

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقال إنما اتخذتم من دون الله أوثانا مودة بينكم في الحياة الدنيا, باللغة الهوسا

﴿وقال إنما اتخذتم من دون الله أوثانا مودة بينكم في الحياة الدنيا﴾ [العَنكبُوت: 25]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Ibrahim ya ce "Babu abin da kuka yi sai dai kub bar Allah kun riƙi gumaka saboda soyayyar tsakaninku a cikin rayuwar duniya, a'an nan a Ranar ¡iyama sashinku zai kafirce wa sashi, kuma makomarku ita ce wuta kuma ba ku da waɗansu mataimaka
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Ibrahim ya ce "Babu abin da kuka yi sai dai kub bar Allah kun riƙi gumaka saboda soyayyar tsakaninku a cikin rayuwar duniya, a'an nan a Ranar ¡iyama sashinku zai kafirce wa sashi, kuma makomarku ita ce wuta kuma ba ku da waɗansu mataimaka
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Ibrahĩm ya ce "Bãbu abin da kuka yi sai dai kub bar Allah kun riƙi gumãka sabõda sõyayyar tsakãninku a cikin rãyuwar dũniya, a'an nan a Rãnar ¡iyãma sãshinku zai kãfirce wa sãshi, kuma makõmarku ita ce wutã kuma bã ku da waɗansu mataimaka
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek