×

Sa'an nan bãbu abin da ya kasance jawãbin mutãnensa (Ibrãhĩm) fãce dai 29:24 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-‘Ankabut ⮕ (29:24) ayat 24 in Hausa

29:24 Surah Al-‘Ankabut ayat 24 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-‘Ankabut ayat 24 - العَنكبُوت - Page - Juz 20

﴿فَمَا كَانَ جَوَابَ قَوۡمِهِۦٓ إِلَّآ أَن قَالُواْ ٱقۡتُلُوهُ أَوۡ حَرِّقُوهُ فَأَنجَىٰهُ ٱللَّهُ مِنَ ٱلنَّارِۚ إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَٰتٖ لِّقَوۡمٖ يُؤۡمِنُونَ ﴾
[العَنكبُوت: 24]

Sa'an nan bãbu abin da ya kasance jawãbin mutãnensa (Ibrãhĩm) fãce dai suka ce: "Ku kashe shi kõ, ku ƙõnã shi," Sai Allah Ya tsĩrar da shi daga wutã. Lallea cikin wannan akwai ayõyi ga mutãnen da ke yin ĩmãni

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فما كان جواب قومه إلا أن قالوا اقتلوه أو حرقوه فأنجاه الله, باللغة الهوسا

﴿فما كان جواب قومه إلا أن قالوا اقتلوه أو حرقوه فأنجاه الله﴾ [العَنكبُوت: 24]

Abubakar Mahmood Jummi
Sa'an nan babu abin da ya kasance jawabin mutanensa (Ibrahim) face dai suka ce: "Ku kashe shi ko, ku ƙona shi," Sai Allah Ya tsirar da shi daga wuta. Lallea cikin wannan akwai ayoyi ga mutanen da ke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan babu abin da ya kasance jawabin mutanensa (Ibrahim) face dai suka ce: "Ku kashe shi ko, ku ƙona shi," Sai Allah Ya tsirar da shi daga wuta. Lallea cikin wannan akwai ayoyi ga mutanen da ke yin imani
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan bãbu abin da ya kasance jawãbin mutãnensa (Ibrãhĩm) fãce dai suka ce: "Ku kashe shi kõ, ku ƙõnã shi," Sai Allah Ya tsĩrar da shi daga wutã. Lallea cikin wannan akwai ayõyi ga mutãnen da ke yin ĩmãni
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek