×

Kuma a lõkacin da munafukai da waɗanda akwai cũta a cikin zukãtansu 33:12 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahzab ⮕ (33:12) ayat 12 in Hausa

33:12 Surah Al-Ahzab ayat 12 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahzab ayat 12 - الأحزَاب - Page - Juz 21

﴿وَإِذۡ يَقُولُ ٱلۡمُنَٰفِقُونَ وَٱلَّذِينَ فِي قُلُوبِهِم مَّرَضٞ مَّا وَعَدَنَا ٱللَّهُ وَرَسُولُهُۥٓ إِلَّا غُرُورٗا ﴾
[الأحزَاب: 12]

Kuma a lõkacin da munafukai da waɗanda akwai cũta a cikin zukãtansu ke cẽwa, Allah da Manzon Sa, "Ba su yi mana wa'adin kõme ba, fãce rũɗi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذ يقول المنافقون والذين في قلوبهم مرض ما وعدنا الله ورسوله إلا, باللغة الهوسا

﴿وإذ يقول المنافقون والذين في قلوبهم مرض ما وعدنا الله ورسوله إلا﴾ [الأحزَاب: 12]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma a lokacin da munafukai da waɗanda akwai cuta a cikin zukatansu ke cewa, Allah da Manzon Sa, "Ba su yi mana wa'adin kome ba, face ruɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lokacin da munafukai da waɗanda akwai cuta a cikin zukatansu ke cewa, Allah da ManzonSa, "Ba su yi mana wa'adin kome ba, face ruɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lõkacin da munafukai da waɗanda akwai cũta a cikin zukãtansu ke cẽwa, Allah da ManzonSa, "Ba su yi mana wa'adin kõme ba, fãce rũɗi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek