×

Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Kada kũ shiga gidãjen Annabi, fãce 33:53 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahzab ⮕ (33:53) ayat 53 in Hausa

33:53 Surah Al-Ahzab ayat 53 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahzab ayat 53 - الأحزَاب - Page - Juz 22

﴿يَٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ لَا تَدۡخُلُواْ بُيُوتَ ٱلنَّبِيِّ إِلَّآ أَن يُؤۡذَنَ لَكُمۡ إِلَىٰ طَعَامٍ غَيۡرَ نَٰظِرِينَ إِنَىٰهُ وَلَٰكِنۡ إِذَا دُعِيتُمۡ فَٱدۡخُلُواْ فَإِذَا طَعِمۡتُمۡ فَٱنتَشِرُواْ وَلَا مُسۡتَـٔۡنِسِينَ لِحَدِيثٍۚ إِنَّ ذَٰلِكُمۡ كَانَ يُؤۡذِي ٱلنَّبِيَّ فَيَسۡتَحۡيِۦ مِنكُمۡۖ وَٱللَّهُ لَا يَسۡتَحۡيِۦ مِنَ ٱلۡحَقِّۚ وَإِذَا سَأَلۡتُمُوهُنَّ مَتَٰعٗا فَسۡـَٔلُوهُنَّ مِن وَرَآءِ حِجَابٖۚ ذَٰلِكُمۡ أَطۡهَرُ لِقُلُوبِكُمۡ وَقُلُوبِهِنَّۚ وَمَا كَانَ لَكُمۡ أَن تُؤۡذُواْ رَسُولَ ٱللَّهِ وَلَآ أَن تَنكِحُوٓاْ أَزۡوَٰجَهُۥ مِنۢ بَعۡدِهِۦٓ أَبَدًاۚ إِنَّ ذَٰلِكُمۡ كَانَ عِندَ ٱللَّهِ عَظِيمًا ﴾
[الأحزَاب: 53]

Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Kada kũ shiga gidãjen Annabi, fãce fa idan an yi izni a gare ku zuwa ga wani abinci, bã da kun tsaya jiran nunarsa ba, kuma amma idan an kira ku, to, ku shiga, sa'an nan idan kun ci, to ku wãtse, kuma bã da kun tsaya kunã masu hĩra da wani Iãbãri ba. Lalle wannan yanã cũtar da Annabi, to, yanã jin kunyarku, alhãli kuwa Allah bã Ya jin kunya daga gaskiya. Kuma idan zã ku tambaye su waɗansu kãyã, to, ku tambaye su daga bãyan shãmaki. Wannan ya fi muku tsarki ga zukãtanku da zukãtansu. Kuma bã ya halatta a gare ku, ku cũci Manzon Allah, kuma bã ya halatta ku auri mãtansa a bãyansa har abada. lalle wannan a gare ku yã kasance babban abu a wurin Allah

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ياأيها الذين آمنوا لا تدخلوا بيوت النبي إلا أن يؤذن لكم إلى, باللغة الهوسا

﴿ياأيها الذين آمنوا لا تدخلوا بيوت النبي إلا أن يؤذن لكم إلى﴾ [الأحزَاب: 53]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Kada ku shiga gidajen Annabi, face fa idan an yi izni a gare ku zuwa ga wani abinci, ba da kun tsaya jiran nunarsa ba, kuma amma idan an kira ku, to, ku shiga, sa'an nan idan kun ci, to ku watse, kuma ba da kun tsaya kuna masu hira da wani Iabari ba. Lalle wannan yana cutar da Annabi, to, yana jin kunyarku, alhali kuwa Allah ba Ya jin kunya daga gaskiya. Kuma idan za ku tambaye su waɗansu kaya, to, ku tambaye su daga bayan shamaki. Wannan ya fi muku tsarki ga zukatanku da zukatansu. Kuma ba ya halatta a gare ku, ku cuci Manzon Allah, kuma ba ya halatta ku auri matansa a bayansa har abada. lalle wannan a gare ku ya kasance babban abu a wurin Allah
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Kada ku shiga gidajen Annabi, face fa idan an yi izni a gare ku zuwa ga wani abinci, ba da kun tsaya jiran nunarsa ba, kuma amma idan an kira ku, to, ku shiga, sa'an nan idan kun ci, to ku watse, kuma ba da kun tsaya kuna masu hira da wani Iabari ba. Lalle wannan yana cutar da Annabi, to, yana jin kunyarku, alhali kuwa Allah ba Ya jin kunya daga gaskiya. Kuma idan za ku tambaye su waɗansu kaya, to, ku tambaye su daga bayan shamaki. Wannan ya fi muku tsarki ga zukatanku da zukatansu. Kuma ba ya halatta a gare ku, ku cuci Manzon Allah, kuma ba ya halatta ku auri matansa a bayansa har abada. lalle wannan a gare ku ya kasance babban abu a wurin Allah
Abubakar Mahmoud Gumi
Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Kada kũ shiga gidãjen Annabi, fãce fa idan an yi izni a gare ku zuwa ga wani abinci, bã da kun tsaya jiran nunarsa ba, kuma amma idan an kira ku, to, ku shiga, sa'an nan idan kun ci, to ku wãtse, kuma bã da kun tsaya kunã masu hĩra da wani Iãbãri ba. Lalle wannan yanã cũtar da Annabi, to, yanã jin kunyarku, alhãli kuwa Allah bã Ya jin kunya daga gaskiya. Kuma idan zã ku tambaye su waɗansu kãyã, to, ku tambaye su daga bãyan shãmaki. Wannan ya fi muku tsarki ga zukãtanku da zukãtansu. Kuma bã ya halatta a gare ku, ku cũci Manzon Allah, kuma bã ya halatta ku auri mãtansa a bãyansa har abada. lalle wannan a gare ku yã kasance babban abu a wurin Allah
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek