×

Kuma lalle haƙĩƙa, (Shaiɗan) yã ɓatar da jama'a mãsu yawa daga gare 36:62 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ya-Sin ⮕ (36:62) ayat 62 in Hausa

36:62 Surah Ya-Sin ayat 62 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ya-Sin ayat 62 - يسٓ - Page - Juz 23

﴿وَلَقَدۡ أَضَلَّ مِنكُمۡ جِبِلّٗا كَثِيرًاۖ أَفَلَمۡ تَكُونُواْ تَعۡقِلُونَ ﴾
[يسٓ: 62]

Kuma lalle haƙĩƙa, (Shaiɗan) yã ɓatar da jama'a mãsu yawa daga gare ku. Ashe to ba ku kasance kunã yin hankali ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولقد أضل منكم جبلا كثيرا أفلم تكونوا تعقلون, باللغة الهوسا

﴿ولقد أضل منكم جبلا كثيرا أفلم تكونوا تعقلون﴾ [يسٓ: 62]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle haƙiƙa, (Shaiɗan) ya ɓatar da jama'a masu yawa daga gare ku. Ashe to ba ku kasance kuna yin hankali ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle haƙiƙa, (Shaiɗan) ya ɓatar da jama'a masu yawa daga gare ku. Ashe to ba ku kasance kuna yin hankali ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle haƙĩƙa, (Shaiɗan) yã ɓatar da jama'a mãsu yawa daga gare ku. Ashe to ba ku kasance kunã yin hankali ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek