Quran with Hausa translation - Surah sad ayat 17 - صٓ - Page - Juz 23
﴿ٱصۡبِرۡ عَلَىٰ مَا يَقُولُونَ وَٱذۡكُرۡ عَبۡدَنَا دَاوُۥدَ ذَا ٱلۡأَيۡدِۖ إِنَّهُۥٓ أَوَّابٌ ﴾
[صٓ: 17]
﴿اصبر على ما يقولون واذكر عبدنا داود ذا الأيد إنه أواب﴾ [صٓ: 17]
Abubakar Mahmood Jummi Ka yi haƙuri bisa ga abin da suke faɗa (na izgili), kuma ka ambaci bawan Mu Dawuda ma'abucin ƙarfin ibada. Lalle, shi, mai mayar da al'amari ga Allah ne |
Abubakar Mahmoud Gumi Ka yi haƙuri bisa ga abin da suke faɗa (na izgili), kuma ka ambaci bawanMu Dawuda ma'abucin ƙarfin ibada. Lalle, shi, mai mayar da al'amari ga Allah ne |
Abubakar Mahmoud Gumi Ka yi haƙuri bisa ga abin da suke faɗa (na izgili), kuma ka ambaci bãwanMu Dãwũda ma'abũcin ƙarfin ibãda. Lalle, shi, mai mayar da al'amari ga Allah ne |