×

Kuma wanda ya sãɓã wa* Manzo daga bãyan shiriya tã bayyana a 4:115 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:115) ayat 115 in Hausa

4:115 Surah An-Nisa’ ayat 115 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 115 - النِّسَاء - Page - Juz 5

﴿وَمَن يُشَاقِقِ ٱلرَّسُولَ مِنۢ بَعۡدِ مَا تَبَيَّنَ لَهُ ٱلۡهُدَىٰ وَيَتَّبِعۡ غَيۡرَ سَبِيلِ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ نُوَلِّهِۦ مَا تَوَلَّىٰ وَنُصۡلِهِۦ جَهَنَّمَۖ وَسَآءَتۡ مَصِيرًا ﴾
[النِّسَاء: 115]

Kuma wanda ya sãɓã wa* Manzo daga bãyan shiriya tã bayyana a gare shi, kuma ya bi wanin hanyar mũminai, zã Mu jiɓintar masa abin da ya jiɓinta, kuma Mu ƙõne shi da Jahannama. Kuma tã mũnana ta zama makõma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ومن يشاقق الرسول من بعد ما تبين له الهدى ويتبع غير سبيل, باللغة الهوسا

﴿ومن يشاقق الرسول من بعد ما تبين له الهدى ويتبع غير سبيل﴾ [النِّسَاء: 115]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wanda ya saɓa wa* Manzo daga bayan shiriya ta bayyana a gare shi, kuma ya bi wanin hanyar muminai, za Mu jiɓintar masa abin da ya jiɓinta, kuma Mu ƙone shi da Jahannama. Kuma ta munana ta zama makoma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya saɓa wa Manzo daga bayan shiriya ta bayyana a gare shi, kuma ya bi wanin hanyar muminai, za Mu jiɓintar masa abin da ya jiɓinta, kuma Mu ƙone shi da Jahannama. Kuma ta munana ta zama makoma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya sãɓã wa Manzo daga bãyan shiriya tã bayyana a gare shi, kuma ya bi wanin hanyar mũminai, zã Mu jiɓintar masa abin da ya jiɓinta, kuma Mu ƙõne shi da Jahannama. Kuma tã mũnana ta zama makõma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek