×

Manzanni mãsu bãyar da bushãra kuma mãsu gargaɗi dõmin kada wata hujja 4:165 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:165) ayat 165 in Hausa

4:165 Surah An-Nisa’ ayat 165 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 165 - النِّسَاء - Page - Juz 6

﴿رُّسُلٗا مُّبَشِّرِينَ وَمُنذِرِينَ لِئَلَّا يَكُونَ لِلنَّاسِ عَلَى ٱللَّهِ حُجَّةُۢ بَعۡدَ ٱلرُّسُلِۚ وَكَانَ ٱللَّهُ عَزِيزًا حَكِيمٗا ﴾
[النِّسَاء: 165]

Manzanni mãsu bãyar da bushãra kuma mãsu gargaɗi dõmin kada wata hujja ta kasance ga mutãne a kan Allah bãyan Manzannin. Kuma Allah yã kasance Mabuwãyi, Mai hikima

❮ Previous Next ❯

ترجمة: رسلا مبشرين ومنذرين لئلا يكون للناس على الله حجة بعد الرسل وكان, باللغة الهوسا

﴿رسلا مبشرين ومنذرين لئلا يكون للناس على الله حجة بعد الرسل وكان﴾ [النِّسَاء: 165]

Abubakar Mahmood Jummi
Manzanni masu bayar da bushara kuma masu gargaɗi domin kada wata hujja ta kasance ga mutane a kan Allah bayan Manzannin. Kuma Allah ya kasance Mabuwayi, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Manzanni masu bayar da bushara kuma masu gargaɗi domin kada wata hujja ta kasance ga mutane a kan Allah bayan Manzannin. Kuma Allah ya kasance Mabuwayi, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Manzanni mãsu bãyar da bushãra kuma mãsu gargaɗi dõmin kada wata hujja ta kasance ga mutãne a kan Allah bãyan Manzannin. Kuma Allah yã kasance Mabuwãyi, Mai hikima
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek