×

Kuma idan aka ce musu: "Ku zo zuwa ga abin da Allah 4:61 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:61) ayat 61 in Hausa

4:61 Surah An-Nisa’ ayat 61 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 61 - النِّسَاء - Page - Juz 5

﴿وَإِذَا قِيلَ لَهُمۡ تَعَالَوۡاْ إِلَىٰ مَآ أَنزَلَ ٱللَّهُ وَإِلَى ٱلرَّسُولِ رَأَيۡتَ ٱلۡمُنَٰفِقِينَ يَصُدُّونَ عَنكَ صُدُودٗا ﴾
[النِّسَاء: 61]

Kuma idan aka ce musu: "Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya saukar, kuma zuwa ga Manzo" zã ka ga munãfukai* sunã kange mutãne daga gare ka, kangẽwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا قيل لهم تعالوا إلى ما أنـزل الله وإلى الرسول رأيت المنافقين, باللغة الهوسا

﴿وإذا قيل لهم تعالوا إلى ما أنـزل الله وإلى الرسول رأيت المنافقين﴾ [النِّسَاء: 61]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan aka ce musu: "Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya saukar, kuma zuwa ga Manzo" za ka ga munafukai* suna kange mutane daga gare ka, kangewa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan aka ce musu: "Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya saukar, kuma zuwa ga Manzo" za ka ga munafukai suna kange mutane daga gare ka, kangewa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan aka ce musu: "Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya saukar, kuma zuwa ga Manzo" zã ka ga munãfukai sunã kange mutãne daga gare ka, kangẽwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek