Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 67 - النِّسَاء - Page - Juz 5
﴿وَإِذٗا لَّأٓتَيۡنَٰهُم مِّن لَّدُنَّآ أَجۡرًا عَظِيمٗا ﴾
[النِّسَاء: 67]
﴿وإذا لآتيناهم من لدنا أجرا عظيما﴾ [النِّسَاء: 67]
| Abubakar Mahmood Jummi Kuma a sa'an nan, haƙiƙa, da Mun ba su, lada mai girma, daga gun Mu |
| Abubakar Mahmoud Gumi Kuma a sa'an nan, haƙiƙa, da Mun ba su, lada mai girma, daga gunMu |
| Abubakar Mahmoud Gumi Kuma a sa'an nan, haƙĩƙa, dã Mun bã su, lãda mai girma, daga gunMu |