×

Lalle waɗannan da suka ce: "Ubangjinmu, shĩ ne Allah," sa'an nan suka 41:30 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Fussilat ⮕ (41:30) ayat 30 in Hausa

41:30 Surah Fussilat ayat 30 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Fussilat ayat 30 - فُصِّلَت - Page - Juz 24

﴿إِنَّ ٱلَّذِينَ قَالُواْ رَبُّنَا ٱللَّهُ ثُمَّ ٱسۡتَقَٰمُواْ تَتَنَزَّلُ عَلَيۡهِمُ ٱلۡمَلَٰٓئِكَةُ أَلَّا تَخَافُواْ وَلَا تَحۡزَنُواْ وَأَبۡشِرُواْ بِٱلۡجَنَّةِ ٱلَّتِي كُنتُمۡ تُوعَدُونَ ﴾
[فُصِّلَت: 30]

Lalle waɗannan da suka ce: "Ubangjinmu, shĩ ne Allah," sa'an nan suka daidaitu, malã'iku na sassauka a kansu (a lõkacin saukar ajalinsu sunã ce musu) "Kada ku ji tsõro, kuma kada ku yi baƙin ciki, kuma ku yi bushãra da Aljanna, wadda kun kasance anã yi muku wa'adi da ita

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إن الذين قالوا ربنا الله ثم استقاموا تتنـزل عليهم الملائكة ألا تخافوا, باللغة الهوسا

﴿إن الذين قالوا ربنا الله ثم استقاموا تتنـزل عليهم الملائكة ألا تخافوا﴾ [فُصِّلَت: 30]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle waɗannan da suka ce: "Ubangjinmu, shi ne Allah," sa'an nan suka daidaitu, mala'iku na sassauka a kansu (a lokacin saukar ajalinsu suna ce musu) "Kada ku ji tsoro, kuma kada ku yi baƙin ciki, kuma ku yi bushara da Aljanna, wadda kun kasance ana yi muku wa'adi da ita
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle waɗannan da suka ce: "Ubangjinmu, shi ne Allah," sa'an nan suka daidaitu, mala'iku na sassauka a kansu (a lokacin saukar ajalinsu suna ce musu) "Kada ku ji tsoro, kuma kada ku yi baƙin ciki, kuma ku yi bushara da Aljanna, wadda kun kasance ana yi muku wa'adi da ita
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle waɗannan da suka ce: "Ubangjinmu, shĩ ne Allah," sa'an nan suka daidaitu, malã'iku na sassauka a kansu (a lõkacin saukar ajalinsu sunã ce musu) "Kada ku ji tsõro, kuma kada ku yi baƙin ciki, kuma ku yi bushãra da Aljanna, wadda kun kasance anã yi muku wa'adi da ita
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek