×

Ka ce: "Nĩ mutum kawai ne kamarku, ãnã yin wahayi zuwa gare 41:6 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Fussilat ⮕ (41:6) ayat 6 in Hausa

41:6 Surah Fussilat ayat 6 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Fussilat ayat 6 - فُصِّلَت - Page - Juz 24

﴿قُلۡ إِنَّمَآ أَنَا۠ بَشَرٞ مِّثۡلُكُمۡ يُوحَىٰٓ إِلَيَّ أَنَّمَآ إِلَٰهُكُمۡ إِلَٰهٞ وَٰحِدٞ فَٱسۡتَقِيمُوٓاْ إِلَيۡهِ وَٱسۡتَغۡفِرُوهُۗ وَوَيۡلٞ لِّلۡمُشۡرِكِينَ ﴾
[فُصِّلَت: 6]

Ka ce: "Nĩ mutum kawai ne kamarku, ãnã yin wahayi zuwa gare ni cẽwa abin bautãwarku, abin bautãwa guda ne. Sai ku daidaitu zuwa gare Shi, kuma ku nẽmi gafararSa." Kuma bone ya tabbata ga mãsu yin shirki

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قل إنما أنا بشر مثلكم يوحى إلي أنما إلهكم إله واحد فاستقيموا, باللغة الهوسا

﴿قل إنما أنا بشر مثلكم يوحى إلي أنما إلهكم إله واحد فاستقيموا﴾ [فُصِّلَت: 6]

Abubakar Mahmood Jummi
Ka ce: "Ni mutum kawai ne kamarku, ana yin wahayi zuwa gare ni cewa abin bautawarku, abin bautawa guda ne. Sai ku daidaitu zuwa gare Shi, kuma ku nemi gafararSa." Kuma bone ya tabbata ga masu yin shirki
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Ni mutum kawai ne kamarku, ana yin wahayi zuwa gare ni cewa abin bautawarku, abin bautawa guda ne. Sai ku daidaitu zuwa gare Shi, kuma ku nemi gafararSa." Kuma bone ya tabbata ga masu yin shirki
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Nĩ mutum kawai ne kamarku, ãnã yin wahayi zuwa gare ni cẽwa abin bautãwarku, abin bautãwa guda ne. Sai ku daidaitu zuwa gare Shi, kuma ku nẽmi gafararSa." Kuma bone ya tabbata ga mãsu yin shirki
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek