×

Lalle ne waɗanda* suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, 46:13 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahqaf ⮕ (46:13) ayat 13 in Hausa

46:13 Surah Al-Ahqaf ayat 13 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahqaf ayat 13 - الأحقَاف - Page - Juz 26

﴿إِنَّ ٱلَّذِينَ قَالُواْ رَبُّنَا ٱللَّهُ ثُمَّ ٱسۡتَقَٰمُواْ فَلَا خَوۡفٌ عَلَيۡهِمۡ وَلَا هُمۡ يَحۡزَنُونَ ﴾
[الأحقَاف: 13]

Lalle ne waɗanda* suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, to, bãbu wani tsõro a kansu, kuma bã zã su yi baƙin ciki ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إن الذين قالوا ربنا الله ثم استقاموا فلا خوف عليهم ولا هم, باللغة الهوسا

﴿إن الذين قالوا ربنا الله ثم استقاموا فلا خوف عليهم ولا هم﴾ [الأحقَاف: 13]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle ne waɗanda* suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, to, babu wani tsoro a kansu, kuma ba za su yi baƙin ciki ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, to, babu wani tsoro a kansu, kuma ba za su yi baƙin ciki ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, to, bãbu wani tsõro a kansu, kuma bã zã su yi baƙin ciki ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek