×

Wancan, dõmin lalle sũ sun ce wa waɗanda suka ƙi abin da 47:26 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Muhammad ⮕ (47:26) ayat 26 in Hausa

47:26 Surah Muhammad ayat 26 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Muhammad ayat 26 - مُحمد - Page - Juz 26

﴿ذَٰلِكَ بِأَنَّهُمۡ قَالُواْ لِلَّذِينَ كَرِهُواْ مَا نَزَّلَ ٱللَّهُ سَنُطِيعُكُمۡ فِي بَعۡضِ ٱلۡأَمۡرِۖ وَٱللَّهُ يَعۡلَمُ إِسۡرَارَهُمۡ ﴾
[مُحمد: 26]

Wancan, dõmin lalle sũ sun ce wa waɗanda suka ƙi abin da Allah Ya saukar: "Za mu yi muku ɗã'ã ga sãshen al'amarin," alhãli kuwa Allah Yanã sane da gãnawarsu ta asĩri

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ذلك بأنهم قالوا للذين كرهوا ما نـزل الله سنطيعكم في بعض الأمر, باللغة الهوسا

﴿ذلك بأنهم قالوا للذين كرهوا ما نـزل الله سنطيعكم في بعض الأمر﴾ [مُحمد: 26]

Abubakar Mahmood Jummi
Wancan, domin lalle su sun ce wa waɗanda suka ƙi abin da Allah Ya saukar: "Za mu yi muku ɗa'a ga sashen al'amarin," alhali kuwa Allah Yana sane da ganawarsu ta asiri
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan, domin lalle su sun ce wa waɗanda suka ƙi abin da Allah Ya saukar: "Za mu yi muku ɗa'a ga sashen al'amarin," alhali kuwa Allah Yana sane da ganawarsu ta asiri
Abubakar Mahmoud Gumi
Wancan, dõmin lalle sũ sun ce wa waɗanda suka ƙi abin da Allah Ya saukar: "Za mu yi muku ɗã'ã ga sãshen al'amarin," alhãli kuwa Allah Yanã sane da gãnawarsu ta asĩri
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek