×

Mũminan gaskiya kawai, sũ ne waɗanda suka yi ĩmãni da Allah da 49:15 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-hujurat ⮕ (49:15) ayat 15 in Hausa

49:15 Surah Al-hujurat ayat 15 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-hujurat ayat 15 - الحُجُرَات - Page - Juz 26

﴿إِنَّمَا ٱلۡمُؤۡمِنُونَ ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ بِٱللَّهِ وَرَسُولِهِۦ ثُمَّ لَمۡ يَرۡتَابُواْ وَجَٰهَدُواْ بِأَمۡوَٰلِهِمۡ وَأَنفُسِهِمۡ فِي سَبِيلِ ٱللَّهِۚ أُوْلَٰٓئِكَ هُمُ ٱلصَّٰدِقُونَ ﴾
[الحُجُرَات: 15]

Mũminan gaskiya kawai, sũ ne waɗanda suka yi ĩmãni da Allah da ManzonSa, sa'an nan ba su yi shakka ba, kuma suka yi jihãdi da dũkiyarsu da kuma rãyukansu, cikin tafarkin Allah. Waɗannan sũ ne mãsu gaskiya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إنما المؤمنون الذين آمنوا بالله ورسوله ثم لم يرتابوا وجاهدوا بأموالهم وأنفسهم, باللغة الهوسا

﴿إنما المؤمنون الذين آمنوا بالله ورسوله ثم لم يرتابوا وجاهدوا بأموالهم وأنفسهم﴾ [الحُجُرَات: 15]

Abubakar Mahmood Jummi
Muminan gaskiya kawai, su ne waɗanda suka yi imani da Allah da ManzonSa, sa'an nan ba su yi shakka ba, kuma suka yi jihadi da dukiyarsu da kuma rayukansu, cikin tafarkin Allah. Waɗannan su ne masu gaskiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Muminan gaskiya kawai, su ne waɗanda suka yi imani da Allah da ManzonSa, sa'an nan ba su yi shakka ba, kuma suka yi jihadi da dukiyarsu da kuma rayukansu, cikin tafarkin Allah. Waɗannan su ne masu gaskiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Mũminan gaskiya kawai, sũ ne waɗanda suka yi ĩmãni da Allah da ManzonSa, sa'an nan ba su yi shakka ba, kuma suka yi jihãdi da dũkiyarsu da kuma rãyukansu, cikin tafarkin Allah. Waɗannan sũ ne mãsu gaskiya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek