×

Kuma a lõkacin da Na yi wahayi zuwa ga Hawãriyãwa* cewa ku 5:111 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:111) ayat 111 in Hausa

5:111 Surah Al-Ma’idah ayat 111 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 111 - المَائدة - Page - Juz 7

﴿وَإِذۡ أَوۡحَيۡتُ إِلَى ٱلۡحَوَارِيِّـۧنَ أَنۡ ءَامِنُواْ بِي وَبِرَسُولِي قَالُوٓاْ ءَامَنَّا وَٱشۡهَدۡ بِأَنَّنَا مُسۡلِمُونَ ﴾
[المَائدة: 111]

Kuma a lõkacin da Na yi wahayi zuwa ga Hawãriyãwa* cewa ku yi ĩmãni da Ni, kuma da Manzo Na. Suka ce: "Mun yi ĩmãni, kuma ka shaida da cewa lalle mu, mãsu sallamãwa ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذ أوحيت إلى الحواريين أن آمنوا بي وبرسولي قالوا آمنا واشهد بأننا, باللغة الهوسا

﴿وإذ أوحيت إلى الحواريين أن آمنوا بي وبرسولي قالوا آمنا واشهد بأننا﴾ [المَائدة: 111]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma a lokacin da Na yi wahayi zuwa ga Hawariyawa* cewa ku yi imani da Ni, kuma da Manzo Na. Suka ce: "Mun yi imani, kuma ka shaida da cewa lalle mu, masu sallamawa ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lokacin da Na yi wahayi zuwa ga Hawariyawa cewa ku yi imani da Ni, kuma da ManzoNa. Suka ce: "Mun yi imani, kuma ka shaida da cewa lalle mu, masu sallamawa ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lõkacin da Na yi wahayi zuwa ga Hawãriyãwa cewa ku yi ĩmãni da Ni, kuma da ManzoNa. Suka ce: "Mun yi ĩmãni, kuma ka shaida da cewa lalle mu, mãsu sallamãwa ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek